Skip to main content

Zan Kula Da Harkar Karatu A Jihar Zamfara........





 Ilimi Muhimmin Abu Ne Kuma Shine Ginshikin inganta Rayuwar Jama'a Da Cigaban Ko wache Al'umma Amma Duk Da Haka Rashin Samun Tallafin karatu Ga Yaranmu Da Matasanmu  Yana Kawo Tarnaki Ga Wasu Masu karamin Karfi Wajen Samun Ilimi. Wannan Yasa Mukayi  Kwararran Tanade Tanade Domin Tallafawa Al'ummar Jihar Zamfara Akan Sha'anin  Ilimi Idan  Allah Ya Bamu Nasara. Zanyi Iya Kokarina Wajen Samar da Karin Yawan Masu Ilimi  A Wannan Jaha Tamu Ta Hanyar Tallafawa Masu Karamin Karfi Don Ganin Sun Samu Ilimi , kuma Wannan Har Zuwa Matasanmu  Maza Da Mata Fatan Allah Yabamu Nasara Ameen .

       Daga Bakin
 *Sen. Saidu Muhammad Dansadau*
Dantakarar Gwamna Zamfara 2019 NRM Cheto




Programmers Association of Zamfara state πŸ‘¨‍πŸ’»πŸ‘©‍πŸ’»

Comments

Popular posts from this blog

FAHIMTAR DA MUKAYI WA HALAYE DA KUDURORIN SEN. SAIDU MUHAMMAD DANSADAU

FAHIMTAR DA MUKA YIWA HALAYE DA KUDURORIN SEN. SAIDU MUHAMMAD DANSADAU Bayan kammala nazari da bincike tare da tuntuba  da neman shawarwari cewa a halin da siyasar jihar Zamfara take ciki a yau, babu wani mutum wanda ya cancanta da jagorancin jihar a 2019 don ceto al’ummar Zamfara sai Sen. Saidu Muhammad Dansadau, Gamji sha sassaka, gagara tarkon mahassada, sawun giwa badda na rakumi, bauna mai tafiyar kasaita, gugar karfe garnakaki, hadarin sama sai saurare, madugun nasara, sadauki, adili, mai gaskiya da rikon amana, haziki, jarumi, mai juriya, mai hikima, mai hakuri,  mai son zaman lafiya, mai farin jini abokin kowa, gogaggen dan siyasa kuma masanin siyasar zamani, mai tausayin talakawa da kishin al’ummar jihar Zamfara, masanin makamar aiki, mai kyakkyawar manufa kuma dattijo a furucinsa da ayyukansa tare da dalilan da yasa muka zabe shi a matsayin wanda ya kamata mu mara wa baya domin cimma kuduroran da muka sanya wa gaba. Sako Daga........ Programmers Association...

DANSADAU STUDENTS ENLIGHTMENT FORUM

    Amadadin Wannan Kungiya Mai Suna Asama Tare da Dantakarar Governor Zamfara State karkashin jam’iyya NRM National Rescue Movement  Waton Sen. Saidu Muhammad Dansadau     Suna  Farin Chikin gayyatar Al’ummar Jihar zamfara Zuwa Wajen Taro Wadda za’ayi kamar haka Rana:5th February 2019  Dakin Taro : maryam multipurpose  Hall Gusau / Tudun wada zamfara State Time: 9:00 πŸ•˜   For more Information contact Us  08034213555/07068519179  Programmer Association of zamfara state πŸ‘©‍πŸ’»πŸ‘¨‍πŸ’»*

Zan Kula Da Harkar Lafiya Idan Allah ya Yarda.......

Assalamu alaikum Al’ummar jahar Zamfara masu girma da daraja, Ni Sen. Saidu Muhammad Dansadau ina mai sanar daku cewe Idan Allah ya bamu nasara a Zaben 2019 zanyi iya kokari na bada kulawa sosai a kan harkar Lafiya duba ga rashin kulawar Gwamnati a harkar, Idan Allah ya yarda zamuyi Iya Kokarinmu na mun samar da Asibitoci a cikin Birni Da Karkara dake fadin Jihar Zamfara, Bayan haka zamu bada Magunguna Kyauta Ga marasa lafiya da wadanda basu da karfi Da Izinin Ubangiji. Ku zabi Sen. Saidu Muhammad Dansadau domin ceton Jihar Zamfara. Sako Daga: Programmers Association of Zamfara StateπŸ‘©‍πŸ’»πŸ‘¨‍πŸ’»