Skip to main content

Zamfara Insecurity: Declare State of Emergency- Senator Saidu Muhammad Dansadau advise FG


An elder statesman Senator Saidu Mohammed Dansadau  has raised the alarm that the entire zamfara state is rampaged by armed bandits, called federal government to declare state of emergency to save the state.

Addressing a press conference  today in Gusau senator Dansadau disclosed that no where is safe in Zamfara state.

According to him,something urgent need to be done, in a very serious note,people of Zamfara state were  unfairly treated by the federal government security situation has become worth.

He said if President Muhammad Buhari wanted to bring an end to insecurity in the state, something need to be done seriously and advised him to declare state of emergency in the state.

He maintained that as a result of the activities of armed bandits who operate all round and kills,rapes and destroys properties ,his party NRM has suspended its state wide campaign till further notice.

He revealed that the suspension of campaign was to sympathize,as solidarity and support to victims over the barbaric ,unprecedented and wanton killing in the state.

Senator Dansadau who is now eyeing for Governorship in Zamfara state under national rescue movement (NRM) lamented that the insecurity situation has worthen in the state, ” the situation is from bad to worth”.

He blamed state and federal government for their non challants attitude to insecurity in Zamfara.

Dansadau said the recent deployment of additional troops to Zamfara state has even worthen the security situation,it has not produce the desire result.

He said in his effort to give more useful advised on the way to address the issue of insecurity in Zamfara state, he  wrote letters to President Muhammad Buhari, secretary to the federal government Mr.Boss Mustafa and mamman Dauran to give him an audience but all in vein.

Comments

Popular posts from this blog

Da Mune Mukayi Shekara Takwas (8) Muna Mulki A Zamfara, Da Mafi Yawan Mutane Sun Samu Aikin Yi

'Dan takarar Gwamna a jam'iyyar NRM a jihar Zamfara, Sanata Sa'idu Dansadau ya bayyana cewa matukar suka shekara takwas kan mulki, to duk Dan jihar zamfara sai ya sami aikinyi. 'DanSadau ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar da gangamin yakin Neman zabensa, da ya gabatar a garin Gusau ta jihar Zamfara. Ya kara da cewa idan ka dubi Zamfara shekara Ashirin da suka wuce, sai ka zubda hawaye, saboda yadda zaka ga matasa suna yawo babu aikin yi, kuma ya ce mafiya yawansu duk sun yi karatun boko. Dan takaran na Gwamna ya kara da cewa matukar al'ummar jihar zamfara suka zabi wannan Jam'iyya  ta NRM, to kowane Dan zamfara sai ya sami aikinyi , kuma sai an dinga zuwa Kaduna ko Kano ana dauko ma'aikata saboda a basu aikinyi. Da ya koma kan matsalar tsaro ya ce ya zama wajibi ga al'ummar jihar zamfara dasu fitone kwansu da kwarkwatansu don yakar Azzalumai, sabo  da Allah baya son zalunci. Ya ce kama daga Azzalumai masu kwashe kudin al'umma...

Zan Kula Da Harkar Lafiya Idan Allah ya Yarda.......

Assalamu alaikum Al’ummar jahar Zamfara masu girma da daraja, Ni Sen. Saidu Muhammad Dansadau ina mai sanar daku cewe Idan Allah ya bamu nasara a Zaben 2019 zanyi iya kokari na bada kulawa sosai a kan harkar Lafiya duba ga rashin kulawar Gwamnati a harkar, Idan Allah ya yarda zamuyi Iya Kokarinmu na mun samar da Asibitoci a cikin Birni Da Karkara dake fadin Jihar Zamfara, Bayan haka zamu bada Magunguna Kyauta Ga marasa lafiya da wadanda basu da karfi Da Izinin Ubangiji. Ku zabi Sen. Saidu Muhammad Dansadau domin ceton Jihar Zamfara. Sako Daga: Programmers Association of Zamfara State👩‍💻👨‍💻

Sakon Jaje Zuwa Ga Mutanen Zamfara Daga Bakin Sen. Saidu Muhammad Dansadau

Sen. Saidu Muhammad Dansadau yana zubarda hawayensa akan abunda yake faruwa a Jihar Zamfara. Sannan Kuma ya umarce ni da na isar da sakon jajantawa akan Iftila’in da ya faru ga Al’ummar: JANGERU KWARE KURYA KURSASA BADARAWA ZANGEME  GURBIN BORE KAURA  SHINKAFI  ZURMI TSAFE MARADUN Da Zamfara Baki Daya da sauran Kauyukan Zamfara wadanda Masifa da zubar da Jini Tare da Garkuwa da Mutane wadanda ta shafa. Wannan Masifa abar dubawa ce ya kamata Gwamnatin Jaha da Mahukunta su tashi tsaye domin ganin cewa an kawo karshen wannan masifa.  Sen. Saidu Muhammad Dansadau yasha alwashin Idan Allah yasa yayi Nasara matsalar Tsaro ita ce Abu na Farko da zai Magance da Izinin Allah. Muna Fatan Allah yaba Sen. Saidu Muhammad Dansadau a Matsayin Gwamnan Jihar Zamfara 2019. Allah ya bamu zaman lafiya a Jihar mu da Kasa baki daya.    Programmers Association of Zamfara state 👨‍💻👩‍💻