Skip to main content

Kira Na Musamman Zuwa Ga Al’ummar Jahar Zamfara



```Ina Mae amfani da Wannan dama domin inyi kira na Musamman zuwa ga al'ummar jahata ta Zamfara Dacewa duk wanda bai karbi katin sa na zabe ba wato (Voter’s Card) to ya hanzarta Izuwa Offishin Hukumar zabe  (INEC) na Karamar hukumarsa domin ya karba....
  Wadanda sukayi Sabo, da wadanda nasu ya bata suka kai qorafi, dukkansu sun zama Ready.

Kada mu manta dacewa Katin mu na zabe (Voter Card) shine 'yan cinmu, kuma ta hanyarsa kadaine zamu iya Zaben Shuwagabanni na gari wadanda suke son Cigabanmu da Cigaban Jahar mu baki daya....

Voter Card is Ready...
Ur Voter Card is ur Right...
Go and Collect ur Voter Card.....```

 *ALLAH NE GATAN SEN. SAIDU MUHAMMAD DANSADAU.*


PROGRAMMERS ASSOCIATION OF ZAMFARA STATE 👨‍💻👩‍💻

Comments

Popular posts from this blog

FAHIMTAR DA MUKAYI WA HALAYE DA KUDURORIN SEN. SAIDU MUHAMMAD DANSADAU

FAHIMTAR DA MUKA YIWA HALAYE DA KUDURORIN SEN. SAIDU MUHAMMAD DANSADAU Bayan kammala nazari da bincike tare da tuntuba  da neman shawarwari cewa a halin da siyasar jihar Zamfara take ciki a yau, babu wani mutum wanda ya cancanta da jagorancin jihar a 2019 don ceto al’ummar Zamfara sai Sen. Saidu Muhammad Dansadau, Gamji sha sassaka, gagara tarkon mahassada, sawun giwa badda na rakumi, bauna mai tafiyar kasaita, gugar karfe garnakaki, hadarin sama sai saurare, madugun nasara, sadauki, adili, mai gaskiya da rikon amana, haziki, jarumi, mai juriya, mai hikima, mai hakuri,  mai son zaman lafiya, mai farin jini abokin kowa, gogaggen dan siyasa kuma masanin siyasar zamani, mai tausayin talakawa da kishin al’ummar jihar Zamfara, masanin makamar aiki, mai kyakkyawar manufa kuma dattijo a furucinsa da ayyukansa tare da dalilan da yasa muka zabe shi a matsayin wanda ya kamata mu mara wa baya domin cimma kuduroran da muka sanya wa gaba. Sako Daga........ Programmers Association...

Zan Kula Da Harkar Lafiya Idan Allah ya Yarda.......

Assalamu alaikum Al’ummar jahar Zamfara masu girma da daraja, Ni Sen. Saidu Muhammad Dansadau ina mai sanar daku cewe Idan Allah ya bamu nasara a Zaben 2019 zanyi iya kokari na bada kulawa sosai a kan harkar Lafiya duba ga rashin kulawar Gwamnati a harkar, Idan Allah ya yarda zamuyi Iya Kokarinmu na mun samar da Asibitoci a cikin Birni Da Karkara dake fadin Jihar Zamfara, Bayan haka zamu bada Magunguna Kyauta Ga marasa lafiya da wadanda basu da karfi Da Izinin Ubangiji. Ku zabi Sen. Saidu Muhammad Dansadau domin ceton Jihar Zamfara. Sako Daga: Programmers Association of Zamfara State👩‍💻👨‍💻

Sen. Saidu Muhammad Dansadau: The Man of Integrity

The responsibility of every good citizen is to help in developing his state like Sen. Saidu Muhammad Dansadau To be part of making a good leadership is equally a responsibility of a good citizen. Just as it is, making a formidable foundation that will reflect a good future. And your determination and courageous mind will not be put in vain. Be rest assured with  Sen. Saidu Muhammad Dansadau you will have a better place to live, share and interact with one another with peaceful coexistence between government and people, rich and poor, old and young and work together to improve the economic standard of our state. Creating job opportunities and enhancing welfare of workers. The 2019 election is going to be a campaign of ideas and slogans. It should be about ideas versus no ideas, the future versus the present and the past before the past, helping many versus helping few.... Programmers Association of Zamfara State.