Skip to main content

Zamfara 2019: Let's Get Ready For The War


Senator Saidu Dansadau has urged electorates to get ready for war against the crop of leadership at the helm of affairs in the state. Flagging off his campaign in Gusau, Zamfara state capital Sen. Dansadau said “let us get ready for war against bad governance”. According to him, it is the responsibility of all good people of the state to rise against the crop of leaders and terminate their misrule. He described the issue of state of insecurity as pathetic as innocent citizens were being killed on daily basis. “This is worst government ever, where those in charge of leadership have no concern for the security of lives and property of the people “, he added. He said that, security would receive top priority in the NRM government, if elected next year. Sen. Dansadau further gave a blueprint of his administration if elected, saying agriculture, security, economy and social development would receive top priority in the state. He assured that people in the state would see peace and would sleep with two eyes closed, if become the next governor in the state. Dansadau lamented that the state was at the tail end of business activities compare with all the 36 states of the country, “I assured you that i would bring back the commercial lost glory in the state”. According to the Governorship candidate people in Zamfara are no more talking on development, but protection of lives and their properties was their paramount in the state. Senator Dansadau reiterated his administration commitment to provide lots abandoned opportunities to youths and women, “the era of indolence is over, if I become the next governor come 2019 in the state.” Senator Dansadau disclosed that he joined the governorship race to rescue the state from the hands of bad leaders.


Programmers Association of Zamfara State

Comments

Popular posts from this blog

Da Mune Mukayi Shekara Takwas (8) Muna Mulki A Zamfara, Da Mafi Yawan Mutane Sun Samu Aikin Yi

'Dan takarar Gwamna a jam'iyyar NRM a jihar Zamfara, Sanata Sa'idu Dansadau ya bayyana cewa matukar suka shekara takwas kan mulki, to duk Dan jihar zamfara sai ya sami aikinyi. 'DanSadau ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar da gangamin yakin Neman zabensa, da ya gabatar a garin Gusau ta jihar Zamfara. Ya kara da cewa idan ka dubi Zamfara shekara Ashirin da suka wuce, sai ka zubda hawaye, saboda yadda zaka ga matasa suna yawo babu aikin yi, kuma ya ce mafiya yawansu duk sun yi karatun boko. Dan takaran na Gwamna ya kara da cewa matukar al'ummar jihar zamfara suka zabi wannan Jam'iyya  ta NRM, to kowane Dan zamfara sai ya sami aikinyi , kuma sai an dinga zuwa Kaduna ko Kano ana dauko ma'aikata saboda a basu aikinyi. Da ya koma kan matsalar tsaro ya ce ya zama wajibi ga al'ummar jihar zamfara dasu fitone kwansu da kwarkwatansu don yakar Azzalumai, sabo  da Allah baya son zalunci. Ya ce kama daga Azzalumai masu kwashe kudin al'umma...

Zan Kula Da Harkar Lafiya Idan Allah ya Yarda.......

Assalamu alaikum Al’ummar jahar Zamfara masu girma da daraja, Ni Sen. Saidu Muhammad Dansadau ina mai sanar daku cewe Idan Allah ya bamu nasara a Zaben 2019 zanyi iya kokari na bada kulawa sosai a kan harkar Lafiya duba ga rashin kulawar Gwamnati a harkar, Idan Allah ya yarda zamuyi Iya Kokarinmu na mun samar da Asibitoci a cikin Birni Da Karkara dake fadin Jihar Zamfara, Bayan haka zamu bada Magunguna Kyauta Ga marasa lafiya da wadanda basu da karfi Da Izinin Ubangiji. Ku zabi Sen. Saidu Muhammad Dansadau domin ceton Jihar Zamfara. Sako Daga: Programmers Association of Zamfara StateπŸ‘©‍πŸ’»πŸ‘¨‍πŸ’»

Sakon Jaje Zuwa Ga Mutanen Zamfara Daga Bakin Sen. Saidu Muhammad Dansadau

Sen. Saidu Muhammad Dansadau yana zubarda hawayensa akan abunda yake faruwa a Jihar Zamfara. Sannan Kuma ya umarce ni da na isar da sakon jajantawa akan Iftila’in da ya faru ga Al’ummar: JANGERU KWARE KURYA KURSASA BADARAWA ZANGEME  GURBIN BORE KAURA  SHINKAFI  ZURMI TSAFE MARADUN Da Zamfara Baki Daya da sauran Kauyukan Zamfara wadanda Masifa da zubar da Jini Tare da Garkuwa da Mutane wadanda ta shafa. Wannan Masifa abar dubawa ce ya kamata Gwamnatin Jaha da Mahukunta su tashi tsaye domin ganin cewa an kawo karshen wannan masifa.  Sen. Saidu Muhammad Dansadau yasha alwashin Idan Allah yasa yayi Nasara matsalar Tsaro ita ce Abu na Farko da zai Magance da Izinin Allah. Muna Fatan Allah yaba Sen. Saidu Muhammad Dansadau a Matsayin Gwamnan Jihar Zamfara 2019. Allah ya bamu zaman lafiya a Jihar mu da Kasa baki daya.    Programmers Association of Zamfara state πŸ‘¨‍πŸ’»πŸ‘©‍πŸ’»